Tuesday, February 20, 2024

LABARAIA tsare Dan Sarauniya a asibitin ‘yan sanda kafin kunnen sa ya warke – Kotu

Must Read

Prominent Nigeria Senators With Private Jet Who Refusing To Attend Africa Cup Nation Final Live In Côte d’Ivoire

The senator's decision reflect on commitment to addressing the pressing needs of their constituents and the country as a...

BREAKING: CBN extends deadline for old naira notes to Feb 10

The Central Bank of Nigeria has finally extended the deadline for the exchange of old naira notes by 10...

BREAKING: Security Operatives Arrest Political Thugs Working For Mao Ohuabunwa In Arochukwu

A combined team of the Nigerian Army and Department of State Services (DSS) have arrested suspected cultists and political...

BREAKING: Jabi Lake Mall Shuts Down Over Abuja Terror Threat

Jabi Lake Mall, one of the popular shopping outlets in the Federal Capital Territory (FCT), has shut down. The development...

Sen Orji Kalu Inspects Ugwa Agbai-Ezi Alayi Road, Ezeukwu Bridge

The Senator representing Abia North Senatorial District and Chief Whip of the Senate, Orji Uzor Kalu on Tuesday inspected...

Kotun Majistret mai lamba 58 karshin mai Shari’a, Aminu Gabari ta yi umarnin a tsare Injiniya Mu’azu Magaji Dan Saruaniya a asibitin ‘yan sanda.

Tun da fari dai an gurfanar da Dan Sarauniya ne, bisa zargin bata suna inda akayi zargin ya saki baki a kan gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje.

A zaman kotun na ranar Juma’a, lauyan Dan Sarauniya ya yi suka a kan bukatar masu gabatar da kara wadanda suka roki a karantawa Dan Sarauniyar tuhumar da a ke yi masa, sakamakon baya ji sosai biyo bayan hadari da ya yi.

Yayinda ya ke kwarya-kwaryar hukunci mai shari’a, Aminu Gabari ya ayyana cewar, “Tabbas wanda ya ke da matsalar kunne ba za a karanta masa tuhuma ba, tunda ba zai iya jin abin da a ka karanta ba”.

Sai dai kotun ta yi umarni a tsare shi a asibitin ‘yan sanda zuwa ranar Litinin ko kunnen ya warke, kamar yanda wakilinmu Yusuf Nadabo Ismail ya rawaito.

Latest News

We Won’t Return To ECOWAS – Niger Coup Leader

The head of military junta in Niger Republic, General Abdourahamane Tchiani, has vowed that none of the three Sahel...

More Stories Like This