Tuesday, January 30, 2024

Najeriya ta dawo gida bayan cire ta daga gasar AFCON

Must Read

BREAKING: CBN extends deadline for old naira notes to Feb 10

The Central Bank of Nigeria has finally extended the deadline for the exchange of old naira notes by 10...

BREAKING: Security Operatives Arrest Political Thugs Working For Mao Ohuabunwa In Arochukwu

A combined team of the Nigerian Army and Department of State Services (DSS) have arrested suspected cultists and political...

BREAKING: Jabi Lake Mall Shuts Down Over Abuja Terror Threat

Jabi Lake Mall, one of the popular shopping outlets in the Federal Capital Territory (FCT), has shut down. The development...

Sen Orji Kalu Inspects Ugwa Agbai-Ezi Alayi Road, Ezeukwu Bridge

The Senator representing Abia North Senatorial District and Chief Whip of the Senate, Orji Uzor Kalu on Tuesday inspected...

BREAKING: Ndume storms out of senate chamber after Akpabio rules him out of order

Ali Ndume, chief whip of the senate, on Tuesday stormed out of the red chamber after he was ruled...

Tawagar ‘yan wasan Najeriya na Super Eagles sun dawo gida Najeriya, bayan cire su daga daga gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON) da ke gudana a kasar Kamaru na shekarar 2021.

Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya rawaito cewa, tawagar ‘yan wasan da jami’an, sun dawo ne ta jirgin haya daga Garoua inda suka buga wasanni hudu a gasar.

Super Eagles sun sauka ne da karfe 1:10 na cikin daren Talata a filin jirgin saman Nnamdi Azikwe da ke Abuja, inda jami’an hukumar kwallon kafar Najeriya NFF suka tarbe su.

Jami’an NFF sun samu jagorancin babban sakataren su Mohammed Sanusi, tare da rakiyar mambobin kwamitin zartarwa na tarayya Yusuf Ahmed da Shehu Dikko.

Latest News

JUST IN:- Nigeria, Saudi Arabia Pledge Collaboration on Mining Sector Development

Nigeria and the Kingdom of Saudi Arabia have resolved to strengthen collaboration between both countries to enhance the development...

More Stories Like This